DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba zan ba ku kunya ba, Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Nijeriya

-

Zababben shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya ce ba zai ba ‘yan kasar kunya ganin yadda suka aminta suka zabe shi.

Google search engine
Bola Tinubu na magana ne bayan da shugaba Buhari ya lakaba masa kambin girmamawa na GCFR a fadar shugaban kasa, Abuja.
Ya ce ya san muhimmancin girmamawa da irin kalubalen da ke gabansa. Inda ya sha alwashin cewa ba zai ba ‘yan Nijeriya kunya ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara