DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina sane da mawuyacin halin da ‘yan Nijeriya ke ciki inji shugaban kasa Bola Tinubu

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya ce ya fahimci irin halin kuncin da talakawan kasar suka shiga ta dalilin cire tallafin man fetur, inda ya tabbatar da cewa an dauki matakin ne don kasar ta cigaba da kuma gina kyakkyawar rayuwa ga ‘yan kasa.

Shugaba Bola Tinubu da ya karbi bakuncin tsoffin gwamnoni 18 da suka yi zamani tare a shekarar 1999 ya ce akwai bukatar ‘yan Nijeriya su kara hakuri da halin da suke ciki.
Ya tabbatar da cewa an yi tsari mai kyau domin rarraba tallafin da zai rage radadin da ‘yan Nijeriya ke ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara