DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojoji sun kama tirela makare da makamai za a shigo da ita Nijeriya daga Mali

-

Sojojin Bataliya ta 192 da ke aiki karkashin 81 Div, sun kama wata tirela makare da alburusai da ake kokarin shiga da ita jihar Anambra ta Nijeriya daga kasar Mali.
Mai magana da yawun rundunar soji ta kasa Janaral  Onyema Nwachukwu ya sanar cewa an kama wanda ake zargi da safarar wadannan makamai mai suna Mr Eric Seworvor dan asalin kasar Ghana da direban motar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara