DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Daliban wata makarantar Sakandare sun zane malaminsu

-

Wasu daliban makarantar sakandire su goma a jihar Ogun sun lakada wa wani malaminsu, Kolawole Shonuga dukan tsiya saboda ya hana daya daga cikinsu satar amsa a lokacin da suke rubuta jarabawa.
Majiyar DCLHausa ta jaridar PUNCH ta ce lamarin ya faru ne a ranar Talatar da ta gabata a makarantar Isanbi Comprehensive High School da ke Ilisan-Remo a karamar hukumar Ikenne a jihar.
A cewar jaridar malamin mai suna Shonuga, a yayin da yake tsaron jarabawar a ajin daliban SS 1, ya kama wani matashi mai suna Ashimi Adebanjo mai shekaru 18 da haihuwa, yana satar amsa inda nan take ya kwace takardarsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara