DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Na zo ne don na taimaki ‘yan Nijeriya, ba zan cutar da kowa ba – Tinubu

-

 

Google search engine

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya tabbatar wa ‘yan kasar cewa ya zo mulki ne domin ya taimake su ba domin ya cutar da kowa ba. Shugaban ya bayyana hakan a yayin da yake jawabi ga yan kasar a yammacin Litinin din nan.

Tinubu ya kuma bayyana cewa ya san irin halin da ‘yan Nijeriya ke ciki tun bayan cire tallafin man fetur da gwamnatinsa ta yi. Sai dai ya ce babu wata mafita idan ba dauki wannan mataki ba, yana mai cewa idan da akwai wata hanya ta dabam domin ci-gaba da ya dauke ta, ya kauce wa janye tallafin.

Kawo yanzu dai shugaban ya ce gwamnatinsa ta yi nasarar adana sama da naira tiriliyan daya daga dakatar da biyan tallafin da ta yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara