DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya umurci a rufe duk wata kan iyaka da Nijeriya ta yi da Jamhuriyar Nijar

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya umurci da a rufe dukkanin iyakokin da Nijeriya ta yi da Jamhuriyar Nijar.
Sabon shugaban hukumar kwastam na kasa Adewale Bashir Adeniyi ya sanar da hakan a lokacin da ya ziyarci kan iyakar Magamar Jibia, jihar Katsina.
Ya ce shugaban kasa ya umurci da a rufe dukkanin iyakokin har sai baba-ta-gani ta dalilin hambarar da gwamnatin Bazoum da sojoji suka yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara