DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu zai binciki ayyukan bankin CBN

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya shaida cewa ba da jimawa zai fara bincike mai zurfi kan ayyukan bankin kasa na CBN.
Kazalika, shugaban kasar ya ce gwamnatinsa za ta yi garambawul ga aikin gwamnati da kuma gudanar da bincike mai zurfi kan tsarin biyan albashin ma’aikatan.
Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa daga mai magana da yawun shugaban kasar Ajuri Ngelale, inda ya rawaito shugaban kasar ya fadi haka ne a lokacin da ya karbi bakuncin shugaban bankin duniya Mr Ajay Banga.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara