DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu zai raba wa talakawa buhunan shinkafa 100,000 a kowace jiha

-

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1CFM-vvd-2mJFv6XPrZdp36_YmjWN0bum
Gwamnatin Tinubu ta bai wa kowacce jiha a Nijeriya Naira biliyan 5 domin a sayi kayan abinci don raba wa talakawa.
Gidan Talabijin na Channels ya ruwaito gwamna Babagana Zulum na jihar Bornon na sanar da haka bayan taron Majalisar Tattalin Arziki ta kasa a Alhamis din nan.
Ya ce an umurci jihohi su sayi buhu 100,000 na shinkafa da buhu 40,000 na masara da takin zamani domin raba wa marasa karfi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara