DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin ECOWAS sun sanya ranar afka wa sojojin Nijar

-

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1bS6qjoGkErP1BnpUzoCcdfYuO4213r7d
Sojojin ECOWAS sun sanya ranar afka wa Nijar da makami domin dawo da Bazoum.
Shugabannin rundunonin sojojin kasashen kungiyar ne suka cimma wannan matsaya a taronsu na wannan Juma’a a birnin Accra na Ghana.
 Kafar yada labaran Aljazeera wacce ta ruwaito labarin ta ce sojojin duk da cewa sojojin sun sanya ranar da za su shiga Nijar Idan sulhu ya gagara amma dakarun na ECOWAS sun kauce wa sanar da jama’a sanin takamaimiyar ranar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara