DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abuja ba wajen kiwon shanu ba ne – Wike

-

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT) Nyesom Wike ya sha alwashin kawo karshen kiwon shanu a cikin birnin Abuja.
Wike, tsohon gwamnan jihar Ribas ne ya bayyana haka a wani taron manema labarai da ya kira sa’o’i kadan bayan an rantsar da shi a matsayin ministan na Abuja ranar Litinin.
“Za mu tuntubi makiyaya cikin laluma domin mu ga yadda za su daina (kiwo a fili) saboda ba za mu iya barin shanu a cikin gari ba,” in ji shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara