DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike ya umurci a kama wanda ya mallaki benen da ya rufta a Abuja

-

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya bayar da umurnin a jami’an tsaro su cafke mutumin da ya mallaki benen nan mai hawa biyu da ya ruguje a daren Laraba a unguwar Garki, Abuja.
Wike ya ba da umurnin a lokacin da ya ziyarci wurin da lamarin ya faru a ranar Alhamis.
ya kuma bukaci babban sakatare na hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja, Adesola Olusade, da ya biya kudaden jinyar wadanda ke kwance a asibiti.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara