DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba Turawan Yamma ke ingiza mu daukar mataki kan Nijar ba – ECOWAS

-

Kungiyar ECOWAS ya musanta rade-radin da ake yi cewa Turawan Yamma ne ke juya akalarta game da rikicin juyin mulkin Nijar.
Shugaban hukumar kungiyar ta ECOWAS Omar Aleiu Touray ne ya sanar da hakan a Abuja a lokacin da ya kira taron manema labarai.
A ranar 26 ga Julin 2023 ne dai sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula ta Bazoum a Nijar, inda sojojin suka nada Janar Abdourahamane Tchiani a matsayin shugaba na riko.
Kungiyar ECOWAS dai ta sha sukar lamirin sojojin da suka yi wannan juyin mulkin, inda suka saka wa Nijar dokoki daban-daban da zummar sojojin su ji matsi su mayar da gwamnatin farar hula a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara