DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da lokacin da matatun man kasar za su dawo aiki

-

Karamin ministan man fetur Heineken Lokpobiri ya ce matatar man fetur ta Port Harcourt za ta dawo aiki a cikin watan Disambar bana.
Ministan ya ba da wannan tabbacin ne a yayin wani rangadin duba ci gaba da aikin gyaran da ake yi a matatar man ta garin Fatakwal na jihar Ribas a ranar Juma’ar nan.
Ya kuma ce gwamnatin tarayya za ta fara gyaran matatar Warri a watannin uku farko na shekara mai zuwa, sannan kuma za a gyara ta Kaduna cikin karshen shekara mai zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Nijeriya ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara