DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Son Nijeriya ne ya sa muke son dawo da Bazoum a Nijar – Tinubu

-

https://drive.google.com/uc?export=view&id=11NV5sySC5phE0Zv-H9-LqJQE7ZbFOO6p
Shugaban Nijeriya kuma shugaban kungiyar ECOWAS Bola Tinubu ya ce shi da kansa ya gamsu yaki da kasar Nijar ka iya haifar da matsaloli ga yunkurinsa na samar kofofin arziki ga ‘Yan Nijeriya. Amma a cewarsa, kokarin da ECOWAS ke yi na dawo da Nijar cikin hayyacinta, yunkuri ne na kare muradu da martabar Nijeriya.
Tinubu ya fadi haka ne a yayin wata ganawa da ya yi a ranar Jumma’a da jakadan Amurka a Nijeriya. Shugaban na ECOWAS ya ce yana da matukar muhimmanci ECOWAS ta yi amfani da hanyoyin da suka wajaba wajen dawo da dimukuradiyya da hana sojojin tsawaita zamansu a Nijar .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara