DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Faransa ta bukaci jakadanta ya zauna a Nijar duk da korarsa da Janar Chiani ya yi

-

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1uDa9Cuy6B-zGQPYlTPa9wLSoRD3gvLBq
Jakadan Faransa a Nijar Sylvain Itte zai ci gaba da zama a kasar duk da cikar wa’adin kwana biyu da sojojin Nijar suka ba shi. 
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ne ya sanar da haka a wannan Litinin a yayin ganawa ta intanet da ya yi da jakadan Faransa da ke sassan duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara