DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojin Nijar sun yanke wa sojojin Faransa ruwa da lantarki a Yamai

-

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1Vg90jqgkYLpik-nyZdUj2n4ZsY0ZxeAx
Gwamnatin Janar Abdourahmane Chiani ta yanke wa sojojin Faransa da ke Nijar ruwa da wutar lantarki.
Rahotanni sun ce masu juyin mulkin sun katse kai wa sojojin wadannan abubuwa a kananan ofisoshin jakadancin Faransa da ke Damagaram, Tera, Oualam, Ayorou, Dosso, Niamey da Filingue.
Hakan na zuwa ne yan kwanaki bayan da sojojin na Nijar suka janye jakadan kasar da ke Faransa. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara