DCL Hausa Radio
Kaitsaye

APC ta bar ‘yan kasa cikin yunwa – PDP

-

Jam’iyyar adawa ta PDP a tarayyar Nijeriya ta soki lamirin salon mulkin gwamnatin Shugaba Tinubu ta ce sama da mutane milyan 150 a fadin kasar na kwana da yunwa.

Google search engine

Wannan dai ba bakon abu ba ne a siyasar kasar inda ko a lokutan baya lokacin da jam’iyyar APC ke adawa kafin darewa a kan madafun iko ta sha caccakar PDP dangane da salon jagorancinta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara