DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Kano ta sayo gadajen Aurar da zawarawa 1,800

-

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta sayo kayan daki na ma’aurata 1,800 a karkashin shirinta na aurar da zawarawa a fadin jihar.
Babban kwamandan hukumar Sheikh Aminu Daurawa ya bayyana haka a lokacin da yake kaddamar da wasu daga cikin kayayyakin auren a ranar Laraba a Kano.
Ya ce gwamnati jihar ta ware kudi sama da Naira miliyan 800 don siyan kayan daki da kayan abinci da kayan sawa da sauran kayan bukatu na bikin auren na zawarawa da za ta kaddamar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara