Tinubu zai raba gilashin rashin gani guda milyan 5 ga masu matsalar idanu
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince da shirin samar da gilashin ido miliyan 5 ga ‘yan kasar masu matsalar ido bayan ganawa da shugabannin gidauniyar Peek Vision.
Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...