DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan ta’adda sun farmaki wani masallaci sun kashe masallata a Kaduna

-

Rahotanni daga jihar Kaduna da ke Arewacin Nijeriya na cewa wasu ‘yan bindiga sun kai hari a wani masallaci da ke kauyen Saya-Saya a karamar hukumar Ikara kamar yaddajaridarDailytrust taruwaito. 
Majiyar ta DCLHausa ta ce a yayin harin ‘yan bindigar sun kashe masallata 5.
Lamarin dai ya faru ne da misalin karfe 8 na dare na ranar Juma’a a daidai lokacin da mutanen ke gudanar da Sallar Isha’i a wannan masallaci.
Mansir Alhassan shi ne 
mukaddashin kakakin rundunar ‘yan sandan jihar ya tabbatar da faruwar lamarin a Asabar din nan a Kaduna.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara