DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zulum zai daure ‘yan bangar siyasa shekaru 7 a gidan kaso

-

Gwamnan jihar Borno Prof Babagana Umara Zulum ya sa hannu kan dokar da za ta ba da a daure duk wanda aka samu laifin bangar siyasa a jihar.
Gwamnan ya sa hannu kan dokar ne tare da karin wasu dokoki 8 da majalisar dokokin jihar ta amince da su.
Gwamnan ya ce an dauki wannan matakin ne domin dakile yawan matsalolin bangar siyasa da yi wa yara kanana fyade a jihar.
Prof Babagana Umara Zulum ya ce bayan wannan hukunci na daurin shekaru 7. Sannan masu daukar nauyin su ma ba za a bar su haka nan ba, sai an hukunta su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara