DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba mu saba doka ba don mun murtsuke baburan Okada a Abuja – Hukuma

-

Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa a babban birnin tarayyar Nijeriya Abuja, ta ce murtsuke baburan yan Okada da ta yi ba saba doka ba.
Deborah Osho, shugabar aiyuka a hukumar ta DRTS ce ta bayyana hakan a wata hira da ta yi da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya a Abuja ranar Lahadi.
Kamfanin na dillancin labarai na NAN ya bada wani rahoto a ranar 31 ga watan Agustan da ya gabata na yadda hukumar ta kama tare da murtsuke babura guda 400 na yan acaba da aka samu da laifin gudanar da aiki ba bisa ka’ida ba a birnin na Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Ficewar Atiku daga PDP ya saba faruwa, muna sa ran zai dawo – Damagum

Shugaban riko na jam’iyyar PDP Ambasada Iliya Damagum, ya bayyana ficewar tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, daga jam’iyyar a matsayin wani lamari da ba...

Mafi Shahara