DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta soke zaben shugaban majalisar dokokin jihar Gombe

-

Kotun sauraren kararrakin zabe ta Tribunal ta soke nasarar da shugaban majalisar dokokin jihar Gombe Abubakar Luggerewo ya samu a zaben da aka yi masa a watan Maris.
Abubakar Luggewo dai na wakiltar karamar hukumar Akko, a majalisar dokokin jihar, a jam’iyyar APC.
Mai shari’a Michael Ugar ya yanke hukuncin cewa a gudanar da zaben cike gurbi nan da kwanaki 30 masu zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Ficewar Atiku daga PDP ya saba faruwa, muna sa ran zai dawo – Damagum

Shugaban riko na jam’iyyar PDP Ambasada Iliya Damagum, ya bayyana ficewar tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, daga jam’iyyar a matsayin wani lamari da ba...

Mafi Shahara