DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta kwace kujerun ‘yan majalisa uku na PDP a jihar Filato

-

Google search engine
‘Yan majalisar dokokin da kotun sauraran kararrakin zaben ta rusa zabensu tare da mika nasara ga APC da LP sune Remvyat Nanbol da Agbalak Adukuchill da kuma Happiness Akawu da ke wakiltar Langtang central da Rukuba/Iregwe da kuma Pengana.
Jaridar Daily Trust ta ce wannan na zuwa ne kwana guda kafin kotun ta yanke hukunci tsakanin APC da PDP a zaben gwamnan na jihar ta Filato.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Mafi Shahara