DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku ya rubuta wa Hedikwatar BBC korafi bisa zargin bayar da labarin son zuciya kan ingancin takardun Tinubu

-

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya rubuta wa Hedikwatar BBC takardar korafi bisa zargin wuce gona da iri kan ingancin takardun Shugaba Tinubu.
A cikin wani kundi, BBC ta yi bayani dalla-dalla kan ingancin karatun boko na Bola Ahmad Tinubu. Binciken BBC dai ya sanar cewa babu inda shugaba Tinubu ya yi karya a takardunsa.
Sai dai mai magana da yawun Atiku Abubakar, Phrank Shaaibu a hira da ya yi da gidan talabijin na Channels, ya ce binciken BBC cike yake da son zuciya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Mafi Shahara