DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya dakatar da kaddamar da sabbin jami’o’i 37 da Buhari ya amince da su – Minista

-

Gwamnatin Tarayya ta ce za a samu jinkiri kafin sabbin jami’o’i 37 da gwamnatin da ta shude ta amince da su su fara aiki.

Google search engine

Ministan Ilimi Tahir Mamman ya bayyana haka jim kadan bayan ya yi wata ganawa da shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba a Abuja.

Ministan ya ce hakan ya kasance ne bisa la’akari da bukatar za a  samar wa da jami’oin da ingantattun shirye-shirye domin bayar da ingantacen ilimi.

Tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ne dai ya amince da sabbin jami’oin guda 37 kwanaki kadan kafin ya mika mulki ga gwamnatin shugaba Tinubu.

Rahoto: Ahmad Rabe Yanduna/Umar Ibrahim

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara