DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana yunkurin tsige Gwamnan jihar Rivers Sim Fubara

-

Yunkurin tsige Gwamnan jihar Rivers Sim Fubara ya sa an sauke jagoran majalisar dokokin jihar (House Leader) Edison Ehie da sanyin safiyar Litinin din nan.
Dama dai a 10pm na daren Lahadi, wata gobara ta tashi a ginin majalisar da har yanzu ba a san musabbabin tashin ta ba.
Gwamnan jihar ta Rivers Sim Fubara ya ziyarci majalisar da sanyin safiyar Litinin, inda ‘yan majalisar kowa ya watse a lokacin da aka fara harba hayaki mai sa hawaye na ‘tear gas’.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara