DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsohon shugaban kasa Buhari ya yaba da aikin kwastam a Katsina

-

Tsohon shugaban Nijeriya Muhammad Buhari ya yaba da babban jami’in hukumar kwastam da ke kula da jihar Katsina Mohammed Umar da ya ke tsoma al’ummar gari a yaki da ‘sumoga’ a sassan jihar.
Tsohon shugaban kasar ya na magana ne a lokacin da ya karbi bakuncin babban jami’in na kwastam a gidansa da ke Daura jihar Katsina.
Ya kuma yaba da yadda ake samun hadin kai tsakanin hukumomi domin yaki da ta’addanci.
Tsohon shugaban kasar ya ce batun tsaro abu be da ya shafi kowa da kowa, ya shawarci al’umma da su rika ba jami’an tsaro bayanai sahihai domin kasa ta zauna lafiya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara