DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hisbah za ta sake zama da ‘yan fim a karo na biyu

-

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1Qspbk9s9BWkZfM8QV8pEY2uvkh6tNRZr.
Hukumar Hisbah a jihar Kano za ta sake shirya wani sabon zama a karo na biyu da yan Kannywood.
A Litinin din makon nan ne dai aka yi zaman da ya’yan kungiyar ta Kannywood. 
Gidan Rediyon Nasara da ke Kano ya ce hukumar Hisbah ta ce za a yi zaman ne ta sigar aika masu gayyatar kamar yadda suka yi korafin cewa gayyatar farko an yi masu ne ba bisa ka’ida ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara