DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta ci tarar Gwamna Abba N25m game da shari’ar Alhassan Doguwa

-

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta ci tarar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, Naira miliyan 25 kan haddasa rudani da damuwa ga dan majalisar tarayya mai wakilta Kananan hukumomin Doguwa da Tudun Wada, Hon Alhassan Ado Doguwa.
Hakazalika, kotun ta kuma soke umurnin da gwamnan ya ba Atoni-Janar na jihar na sake duba shari’ar Alhassan Doguwa kan zargin kisa.
A zaman kotun na ranar Juma’a, Mai Shari’a Donatus Okorowo, ya umurci Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, da kada ya sake taba ’yancin dan’Adam na mai kara Alhassan Ado Doguwa ko kuma tsoma baki a abin da ya shafe shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara