DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijar ta kulla yarjejeniyar tsaro da Rasha

-

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun rattaba hannu kan yarjejeniyar karfafa huldar tsaro da kasar Rasha.
A yayin wata ziyara ce da wata babbar tawagar kasar Rashar ta kawo Nijar ne karkashin jagorancin karamin ministan tsaron kasar manjo kanal Evkurouv Lunus-Bek aka kulla wannan wannan yarjejeniya tare da ministan tsaron Nijar janar Salifou Mody.
Daga bisani tawagar ta samu ganawa da shugaban gwamnatin mulkin sojan birgediya janar ABDOURAHAMANE Tiana a fadar sa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara