DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Kano ya umurci Abdullahi Musa ya kula da ofishin SSG

-

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1h4mmNfT8qSDNpAxGvJn4ZN2wlsxmP6t8
Gwamnan Kano Enge Abba Kabir Yusuf ya umurci shugaban ma’aikatan gwamnatin jihar Abdullahi Musa ya kula da ofishin sakataren gwamnatin jihar. Bayanan da DCL Hausa ta tattaro daga majiyoyi a gwamnatin ta Kano sun ce Abdullahi Musa zai kula da ofishin kafin sakataren gwamnati Abdullahi Baffa Bichi ya samu koshin lafiya. Sai dai Majiyar Ta DCL ta ce hakan ba ya nufin cewa an sauke sakataren gwamnatin jihar ta Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara