DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugabannin kananan hukumomi 44 na jihar Kano sun maka Abba Gida-gida a kotu

-

Shuwagabannin kananan hukumomi 44 na jihar Kano sun maka gwamnatin jihar kara a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja kan matakin da ta dauka na gina sabbin gadojin sama guda biyu a Tal’udu da Danagundi duk a cikin birni.
Gwamnatin ta ce za ta yi amfani da kashi 70 cikin 100 na kudaden kananan hukumomi domin gina wadannan sabbin gadoji.
Sai dai Gwamnan a yayin da yake aza harsashin ginin gadar sama da maraicen Juma’a ya yi magana kan hanyoyin samar da kudaden ayyukan inda ya ce al’ada ce da ta faro tun daga magabata na samar da irin wadannan manyan ayyuka ta hanyar yin amfani da asusun hadin gwiwa da gwamnatocin jihohi da kananan hukumomi ke gudanarwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara