DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan kasafin kudin bana

-

Google search engine

Shugaban kasa
Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan kasafin kudin bana jim kadan bayan komawar
sa Abuja daga jihar Lagos inda ya gudanar da hutun kirismeti.


Ko da yake jawabi jim
kadan bayan rattaba hannu kan kasafin kudin, shugaba Tinubu ya tabbatarwa da ‘yan
Najeriya cewa ba za’a ja kafa ba wajen fara aikwatar da kasafin kudin.

Ya kuma baiwa
dukannin ma’aikatu da hukumomin gwamnati umarnin fara shirin amfani da kasafin
kudin na bana ba tare da bata lokaci ba.

Manyan bangarorin da ke gaba a kasafin kudin na bana
sun hadar da Tsaro, samar da ayyukan yi, inganta tattalin arziki, alkinta
muhalli, gina dan adam, da kuma yaki da talauci.

Kasafin kudin na bana ya kama Naira Triliyan 28.7

 

 

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara