DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun kama barayin motoci a Zariya

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta kama wasu mutane uku da ake zargin barayin mota ne tare da kwato wasu motoci da aka sace a Zariya. 
Bayanin hakna na kunshe a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Mansir Hassan ya raba wa manema labarai.
Sanarwa ta ce jami’an rundunar ‘yan sandan birnin Zariya ne suka yi wannan nasara bayan da suka yi aiki da sahihan bayanai suka kama barayin da ake zargi a Agoro da ke Tudun Wada Zaria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara