DCL Hausa Radio
Kaitsaye

INEC ta shirya gudanar da zabukan cike gurbi a Kano

-

Hakan ya fito daga bakin kwamishinan Zabe na Jihar Malam Abdu Zango, yace an shirya yin zaben ne ranar 3 ga watan Fabrairu.

A cewarsa wuraren da za a gudanar da zabukan sune Kunchi da Tsanyawa, Kura da Garun Malam sai Rimin Gado da Tofa.

Google search engine

Kwamishinan ya bayyana haka a lokacin da yake jawabi da masu ruwa da tsaki a hedikwatarta da ke jihar a yau Talata.

Ya kara da cewa za a yi amfani da tsarin tantance masu kada kuri’a na Bimodal BIVAS a yayin sake gudanar da zabukan da nufin tabbatar da sahihin zabe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Nijeriya ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara