DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku ya yaba da matakin Tinubu kan su Betta Edu da Sadiya

-

Google search engine

Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma jigo a jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya yaba wa shugaba Tinubu kan dakatar da ministar jin kai Betta Edu da ya yi.

Hakan na ƙunshe ne a wata sanarwa da mai taimaka masa na musamman kan harkokin yada labarai, Phrank Shaibu, ya fitar.

Atiku ya bayyana cewa dakatarwar da aka yi wa ministar abin a yaba ne ga shugaban kasar.

An dai dakatar da ministar jin ƙan bisa zargir ta da tura Naira miliyan 585 zuwa wani asusu na daban.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara