DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsare wani lauya ba bisa ka’ida ba ya ci kujerar wani DPO a Lagos

-

Rahotanni daga jihar Legas na cewa an dakatar da baturen ‘yan sandan (DPO), na rukunin gidaje na Gowon bisa zarginsa da tsare wani lauya da ke neman adalci ga wanda yake karewa.

Google search engine

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan, SP Benjamin Hundeyin, ya tabbatar da dakatar DPOn a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

A cewar Hundeyin, kwamishinan ‘yan sanda na jihar Legas, Adegoke Fayoade, ya ba da umarnin dakatar da jami’in da gaggawa daga sashin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara