DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar Kwastam ta samu Karin kudaden shiga na Tiriliyon N3.206

-

Hukumar Kwastam a Najeriya ta ce ta tattara kudaden shiga na Naira Tiriliyan 3.206 a shekarar data gabata ta 2023, wanda hakan ya nuna cewa an samu karuwar kashi 21.4 a cikin dari daga Naira tiriliyan 2.64 da aka samu a shekarar 2022.

Google search engine

Babban Kwanturolan Hukumar Kwastam, Mista Adewale Adeniyi, ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai, a Abuja jiya Laraba.

Adewale Adeniyi yace hukumar ta samu gagarumin ci gaba ta hanyar tattara kudaden shiga na Naira tiriliyan 3.206, a shekarar 2023, wanda hakan ya nuna cewa an samu karin kashi 21.4% daga jimillar kudaden shiga na shekarar da ta gabata na Naira tiriliyan 2.641.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara