DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abba ya nada Ganduje mukami a Kano

-

 Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya sanar da nada tsaffin gwamnonin jihar Kano, matsayin mambobin zauren dattawan jihar Kano.

Google search engine

Yayin da yake tattaunawa da manema labarai a birnin tarayya Abuja, Gwamna Yusuf ya ce zauren zai kunshi tsaffin gwamnonin da mataimakansu da tsaffin shugabannin majalisa da mataimakansu da tsaffin alkalan kotun koli da na kotun daukaka kara ‘yan jihar Kano da tsaffin sanatoci da malaman addini. 

Labari mai alaka: Martanin Abba Gida-Gida kan hukuncin kotun koli

Gwamnan ya dora wa zauren alhakin bai wa gwamnati shawara ta karshe kan duk wani muhimmin batu da ya taso wa jihar Kano.

Labari mai alaka: Yadda magoya bayan NNPP suka yi murna a Kano

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara