DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta umurci gwamnatin Nijar ta biya diyyar daliban da gobara ta hallaka a Maradi

-

 

Google search engine

Wata kotu a jihar Maradi ta umauci gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta biya diyyar yara daliban da gobara ta hallaka su a cikin aji.

Babban kotun jihar Maradi ta a umarci gwamnatin Nijar da ta biya milyan 15 na CFA a matsayin diyyar ko wani dalibi da gobara ta hallaka a cikin aji su 34 a ranar 8 ga watan Niwembar 2021

Kazalika kotun ta ce gwamnatin ta biya dalibai 10 da suka ji munanan raunuka milyan 10 na CFA kowannensu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara