DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a sake duba batun masarautun Kano – Kwankwaso

-

Sanata Rabiu Kwankwaso
Sanata Rabiu Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya Sanata Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa za a sake duba batun masarautar jihar Kano.

Hakan dai na a cikin wata hira da manema labarai da yayi a ranar Alhamis. Idan zaku tuna tsohuwar gwamnatin da ta gabata ta raba masarautar Kano gida biyar, sana ta tsige Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na biyu daga karagar mulki.

Google search engine

Tun bayan da kotun koli ta tabbatar da zaben Gwamnan jihar  Abba Yusuf Yusuf, jama’a ke ta kiraye-kiraye na a  dawo da tsohun Sarkin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara