DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matashi ya hallaka abokin aikinsa a Ja’en da ke Kano

-



Wani matashi ma’aikacin wani kamfani a Kano ya halaka abokin aikinsa a unguwar Ja’en. 
Kawo yanzu ‘yan sanda da sauran jami’an tsaro sun jefa borkonon tsohuwa domin kwantar da hankali bayan wata hatsaniya da ta biyo bayan lamarin. 
Mai magana da yawun ‘yan sandan Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya ce sun tura jami’ansu don dawo da doka da oda, amma ya ce kawo yanzu suna kan tattara bayanan dalilin kisan da ma sauran abubuwan da suka faru a kan lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara