DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Kogi ta dakatar da albashin ma’aikatan 231. d

-

 Gwamnatin Kogi ta dakatar da albashin ma’aikata 231.

Google search engine

Gwamnatin jihar Kogi ta dakatar da biyan albashin ma’aikata 231 na ma’aikatan jihar bisa zargin kin bin umarnin gwamnati na sabunta bayanan su ga gwamnatin .

Shugabar ma’aikatan jihar (HOS), Hannah Odiyo, ta bayyana hakan Lokoja babban birnin jihar a wajen bikin kaddamar da katin shaida ga ma’aikatan jihar.

Odiyo tace ce ma’aikatan da abin ya shafa sun kasa bin umarnin gwamnatin jihar Kogi na sabunta bayanan su.

Hakan yasa hukumar ta dakatar da biyan albashin ma’aikatan da abin ya shafa tun watan Nuwamba 2023 har zuwa yau.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara