DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sanata Ali Ndume ya gargadi Tinubu kan mayar da CBN da FAAN zuwa Lagos.

-

 Sanata Ali Ndume ya gargadi Tinubu kan mayar da Wasu ofisoshin CBN, da Ma’aikatar FAAN zuwa Lagos. 

Google search engine

 Sanata Ali Ndume, ya gargadi Shugaban Najeriya Bola Tinubu cewa za a samu matsala a siyasance idan har ya dage sai ya koma wasu ma’aikatun Babban Bankin Najeriya (CBN) da hedikwatar Hukumar Filayen Jiragen Sama ta Tarayya (FAAN). zuwa Legas.

Ndume ya bayyana haka a wata hira da Yayi da manema labarai inda yake bayyana rashin amincewa da wannan mataki na shugaban kasa Tinubu domin wannan ba abune da zai haifarda  da mai ido ba a siyasance. 

Idan dai za a iya tunawa a kwanakin baya ne babban bankin kasa CBN, a wata sanarwa ta cikin gida tace, ta  mayar da wasu ofisoshinta zuwa Legas saboda cunkoson da wasu ma’aikatu ke yi.

Gwamnatin ta sanar da cewa za ta mayar da hedikwatar FAAN domin tabbatar da gudanar da ayyuka na musamman da kuma rage kashe kudade.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara