DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu yabar Najeriya zuwa Kasar Faransa.

-

 Tinubu yabar Najeriya zuwa Kasar Faransa. 

Google search engine

Shugaba Bola Ahmed Tinubu da yammacin Larabarnan ya bar Abuja zuwa Paris, babban birnin kasar Faransa, don wata ziyarar sirri.

 A wata sanarwa da mai bawa shugaban kasar  shawara na musamman kan harkokin yada labarai da yada labarai, Ajuri Ngelale ya fitar, ta ce shugaban zai dawo Najeriya a makon farko na watan Fabrairu.

Ajuri Ngelale ya bayyana cewa shugaban Zai yi ziyarar ne zuwa birnin Paris din don wata ziyarar sirri Wanda Ake sa ran zai shafe fiye da mako guda.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara