DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijar ta karfafa hulda tsakaninta da Iran

-

Kasar Jamhuriyar musulinci ta Iran ta yi alkawalin karfafa tallafin da take ba wa jamhuriyar Nijar
Mahukunta birnin Teheran din sun bayyana hakan ne a yayin ziyarar Firaministan Nijar Ali Mahaman Lamine Zeine ya kai a kasar ta Iran bayan a makon da ya gabata ya kai irin ta a Rasha
Mataimakin shugaban kasar Iran din Muhammad Mukhber ya bayyana wa tawagar ta Nijar hakan inda ya ce kasar tasa za ta karfafa taimaka wa Nijar domin rage mata radadin takunkumin ECOWAS da aka kakabawa kasar tun bayan juyin mulki

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara