DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya na bukatar cikakken bayani kan bashin Dala bilyan 3.3 na kamfanin NNPC.

-

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin tarayya kan bashin gaggawa na dala biliyan 3.3 na biyan danyen man fetur, Inda yabayyana cewa yan Nijeriya na bin gwamnati bayani akan batun bashin.

Atiku ya bayyana hakanne a wata sanarwa da aka rabawa manema labarai a abuja inda yake cewa kamata yayi gwamnati ta dunga fito da bayanai da al’ummar kasa zasu fahimta bawai tayi shiru ba. 

Google search engine

Gwamnatin tarayya dai tun a shekarar da ta gabata, 16 ga watan Agusta, 2023, ta samu lamuni ta hannun kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) domin bayadda bashin dala biliyan 3.3.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara