DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ɗalibai 8,285 za su zauna a jarabawar WASSCE ta farko da kwanfuta.

-

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma ta sanar cewa ɗalibai 8,285 ne a fadin ƙasarnan suka yi rajista domin fara jarrabawar kammala karatun sakandare a wannan shekarar ta 2024.

Google search engine

Ofishin shugaban hukumar na kasa Amos Dangut ne ya sanar da hakan a yau Litinin a wani taron manema labarai, inda ya ce za a gudanar da jarrabawar daga ranar 31 ga watan Janairu zuwa 17 ga watan Fabrairu.

Shugaban ya kara da cewa, kimanin dalibai 3,949 maza ne, wanda ke da kashi 47.66 cikin 100, yayin da 4,336 mata ne, wanda ke da kashi 52.3 cikin 100.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara