DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku ya soki Tinubu kan matsalar tsaro a Nijeriya.

-

 Atiku ya soki Tinubu kan matsalar tsaro a Nijeriya 

Google search engine

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan gazawarsa wajen magance matsalar tsaro a kasar.

Atiku, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a zaben 2023, ya mayar da martani ne kan yawaitar sace-sacen jama’a da kashe-kashen da ake yi a fadin kasar nan.

Atiku ya bayyana damuwar sa kan dalilin da ya sa shugaban kasar ya fara wata ziyarar sirri a kasar Faransa a daidai lokacin da ‘yan fashi da makami da sauran matsalolin tsaro dake kara samun wajen zama a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara